
Arewa writers
PRINCE SALMAN CHAPTER 1 by Teemarh cool
_________”Yarima ya kammala makarantarsa,zai dawo,dan haka kowa ya fara shirye-shiryen dawo wan Yarima,in sha allah a satin nan zai dawo,dan haka Galadima zai muku bayanin komai,”
“gaskiya ne sarki” cewar galadima tareda rusunawa yana cewa”wani ma yayi rawa balle dan makada,in sha Allah zamuyi abunda kayi umarni harda ma wanda baka furta ba dan farincikin Yarima”
“daga masa kai sarki yayi”
zaune take cikin izza da mulki,akan wani kata faren kujera wanda yafi ko wanne kyau a cikin parlor ta ɗaura kafa daya kan daya,tana girgizawa,
“Jakadiya ce zaune kanta a kasa,