Maman nur books

NI DA MIJINA PART 1 BY MAMAN NUR

Kallonta yayi cike da nuna ya isa da ita yace”ke zo nan”

Mikewa tayi jiki na rawa tace” k b waya fada maka ina nan?”

Yace”yaushe raini ya Shiga tsakanina dake da har kike tambaya ta?”

Tace”sorry my k b”

Hanun ta ya kama zai ja ta kawai ya ji khady ta rike hanun d’ayan tana jefa me kallon tsana

Wani mugun kallo ya jefa mata yace”zaki saketa ne ko sai ranki ya b’ace?”

Tace”bazan saketa ba yi abinda zaka yi”

Kokarin janyo mukram yayi sai ya kasa domin wani mugun riko khady tayi mata

Ganin ya kasa janta kuma babu alamun tsoronshi a idon khady

Hade rai yayi yace”ke zaki saketa ne ko sai na b’ula miki ciki?”

Kallon shi khady tayi tace”da rabon yau ka kwana bayan kanta”

Ai yana jin haka ya sake mukram dan ya tsane police station

Jakar hanun mukram ya kwace ya cire kudi ya kara gaba

Mukram ko kuka ta fashe dashi tace”zuciyata baka min adalci ba da ka kamu da soyyayar k b”

Rungumeta khady tayi tace”my friend you still have time wallahi kabir ba mijin aure bane”

Cikin kuka tace”iam trying my best”

1 2 3 4 5 6 7Next page
Back to top button

You cannot copy content of this page

Adblock Detected

YOU ARE USING ADBLOCK TURN IT OFF TO COUNTIUE BROWSING OUR WEBSITE