MALIKA MALIK BY JANAFTY

MALIKA MALIK CHAPTER 19 BY JANAFTY

MALIKA MALIK CHAPTER 19 BY JANAFTY

Www.bankinhausanovels.com.ng 

……………”Su Maman Abba da Saleema su kadai aka bari suka cigaba da soye soye basu Tafi ba sai da komai ya kammallah,Suka taimaka aka gyara gidan kana,maman Abba ta Wuce zamfara ita kuma Saleema tatafi Abuja ta kwana Washegari zata bi jirgi Zuwa Abia.

Ita kuma Hajiya, Ummi ta roketa Kan ta Zauna ta dan kara ko Sati daya ne kafin goggo Hadiza tazo wacce tatafi minna An mata rasuwa,sai ta dawo kana zata zo ta zauna Da Malika uwar mazaje.

Hajiya ta Zauna da Malika har Na tsawon Sati biyu tana kara kula da ita da Kuma su Ayyan Duk da gasu Merry suna kokarin Taimakamata,sai Ranar ta cika kwana ashirin da Hudu kana goggo Hadiza tazo,sai Hajiya Ta koma gida ta barta tana Kula da Malika wacce ta warke kamar ba ita ba.

******************

Tun Malika na kwana 36 Da haihuwa jini ya Dauke mata tayi wanka Tafara Sallah Ammh Bata bari Uban gayyah ya sani ba,domin taga take takenshi so yake ya barta da Abun kunya agaban Goggo Hadiza,Don Tun Satin daya wuce yake damunta da ya kosa ta Fara sallah wlh a daddafe yake yayi kokari ta taimakeshi,Bata nuna mai komai ba,Sai Ta nuna mai Data Fara zata mai mgana,sai dai wani lokacin ta Saci jiki taje dakinsa ta Dan mai Dubaran,su na mata ammh Duk da haka bai wani gamsuwa shi burinshi yajishi Cikin babban Fada😂.

1 2 3 4 5 6 7Next page

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Related Articles

Check Also
Close
Back to top button

You cannot copy content of this page

Adblock Detected

YOU ARE USING ADBLOCK TURN IT OFF TO COUNTIUE BROWSING OUR WEBSITE