HEEDAYA CHAPTER 45 BY By Khaleesat Haiydar
HEEDAYA CHAPTER 45 BY By Khaleesat Haiydar
Mami ta mike tana rike da hannun twins din xata sauka kasa ita ma suka yi ido hudu da shi, tsaye tayi tana kallonsa,
lkci daya Heedayah ta ji hawaye ya kawo idonta, yana murmushi ya karaso wajen walking slowly, yyi kasa da kai
with respect ya gaida Mami, Mami ta sauke wani ajiyar xuciya tace “All this while bbu kira Khaleel? Sannan tafiya
babu sallama” Ya kasa kallonta yace “Kiyi hakuri ban tafi da sim din da nake da numbers bane” Mami tace “To ka
dawo lafiya?” Yace “Alhmdllh Ummi, ya gida” tace “Lafiya lau, ka shiga ciki, xan je Supermarket in dawo yanxu”
yace “Toh in ajiye ku?” Tayi masa murmushi tace “Aa xan yi driving, motar ma na waje, kar ka damu ka shiga ciki”
Yace “Toh Allah ya tsare” Mami ta kalli Heedayah da ta sauke kanta kasa tace “I will be back soon Heedayah, you
stay back” Heedayah tayi shiru bata ce komai ba, Mami ta kama hannun girls din ta wuce, Heedayah bata yarda ta
kallesa ba ta juya ta koma ciki, ya bi bayanta yana kallonta. Babu kowa parlon ya xauna saman kujera still looking
directly at her, ita dai ta ki yarda su hada ido, yyi kasa da murya yace “Heedayah” ta kauda kanta ta wani daure fuska,
mikewa yyi ya dawo kujeran dake kusa da ita yana kallonta a hankali yace “Ain’t you happy seeing me?” Hawaye ya
kawo idonta ta rufe fuskarta da kujeran, yyi shiru yana kallonta, can yace “To kiyi hakuri, idan baki son ganina I will
go now” Ta dago tana kallonsa cikin rawar murya tace “You just left, no calls, no text….” Ya kwantar da murya ce
“But I told you before leaving Heedayah, kuma ni ban tafi da wayata ba…” ta goge hawayen idonta da ya ki tsayawa,
cikin sanyin murya yace “But I missed you with every second, I think of you everyday….” Ta d’an kallesa, sai a snn
taga irin ramar da yyi, ya sakar mata cute smile dinsa yace “I missed you Heedayah” Bata iya tace komai ba, shima
yyi shiru, bayan few seconds yace “Kuma ai jiya ku ka yi graduation dinku, i kept to my promise…” Tace “How did
you know jiya ne graduation dinmu?” Yyi murmushi yace “I knew because I care Heedayah, nayi kewar ki fiye da
yanda kike xato, I had no choice but to stay far away…” Yakumbo ce ta shigo parlon tana kallon Heedayah tace “Aa