DOCTOR EYSHA BY FANAN_A.A

DOCTOR EYSHA CHAPTER 8 BY FANAN_A.A

DOCTOR EYSHA CHAPTER 8 BY FANAN_A.A

Www.bankinhausanovels.com.ng 

bakiji abinda Na fada bane haka nace *Luxury ward* ko bazaki iya bane ” ya faɗa yana juyi akan kujerar sa .

“kaima kasan halin dad bazai taba yadda da wannan Batum ba, Na Waare ɓangaren Masu kudi a hospital dinsa ba ,kasan matsayi ɗaya ya ɗauki mutane gaba ɗaya ,kasan dai bazan iya ba try to understand please” takai ƙarshen zancen murya a sanyaye .

” yayi kyau doctor zahra nagode sosai kina iya tafiya” ya fada yana nuna Mata hanyar fita.

“kayi hakuri Zan faɗa masa kuma inshaallahu zai amince ” ta faɗa jiki a sanyaye yayin da take haɗa files ɗin gabanta.

*Dr Aryan*

Zaune yake a ɗakin sa yana hada duk wani abinda yake buƙata A Wajen aiki, Dan gobe ne zai koma bakin aiki , white coat dinsa CE ya ɗauko daga drawer, Abu ne ya faɗo daga cikin aljihun rigar , duƙawa yayi da niyar ya ɗauko abinda ya faɗo,

Ƙwasham abin daure gashin *doctor eysha* ya gani murmushi yayi Wanda ya bayyana fararren haƙuransa “Eysha rigima yaushe kuma abin ɗaure gashin ta Wanda tafi so yazo nan ” tunawa yayi ɗazu da suka haɗu a Wajen wannan accident ɗin anan ne abin ɗaure gashin ya shiga nan “Turkashi ! ,Yau komin dare nasan sai tazo Neman sa ,Dan kuwa bata Wasa dashi , saboda Shi kadai ne abinda take gani tana Tina iyayenta.

1 2 3 4 5 6 7Next page

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

You cannot copy content of this page

Adblock Detected

YOU ARE USING ADBLOCK TURN IT OFF TO COUNTIUE BROWSING OUR WEBSITE