AUREN KWANGILA BOOK 2 CHAPTER 4 BY SUMAYYAH ABDULKADIR
AUREN KWANGILA BOOK 2 CHAPTER 4 BY SUMAYYAH ABDULKADIR
Www.bankinhausanovels.com.ng
MUN TSAYA
Mu’azatu please, I’m sorry”.
Sannan ya sake kira. Wannan karon ta amsa kiran, amma maimakon ta ce komai, kuka ta sanya masa. Kyale ta ya yi ta yi har ta gaji. Ta share hawayenta sannan ta ce, Na huce!”’Murmushi ya yi, ya gyara kwanciyarsa cikin ni’imtaccen gadonsa, ya ja ‘quilt’ ya rufe rabin jikinsa, ya canza rikon wayar daga dama zuwa hagu. “So soon haka?” Murmushi ta yi kamar yana ganinta. Idanunta jajir don kuka.
“Tunda ka san ka yi min laifin, ka kuma amsa ka yi, ka bani hakuri, ci gaba da fushin nawa na mene ne?”
“Au, ni ba ki san kin yi min laifi ba? Ki dubi tsabar idona ki ce wai…..” “In ana sulhu ba’a tone-tone”. Ta katse shi. “Ki yarda to ba ni kadai na yi laifi ba, dukkanmu mun yi wa juna. Kuma naki yafi yawa.
Mu’azatu bana son raini, ko da aure tsakaninmu
ZAMU TASHI