AUREN KWANGILA BOOK 2 COMPLETE BY SUMAYYAH ABDULKADIR

AUREN KWANGILA BOOK 2 CHAPTER 4 BY SUMAYYAH ABDULKADIR

AUREN KWANGILA BOOK 2 CHAPTER 4 BY SUMAYYAH ABDULKADIR

                    Www.bankinhausanovels.com.ng 




MUN TSAYA 

Mu’azatu please, I’m sorry”.
Sannan ya sake kira. Wannan karon ta amsa kiran, amma maimakon ta ce komai, kuka ta sanya masa. Kyale ta ya yi ta yi har ta gaji. Ta share hawayenta sannan ta ce, Na huce!”’Murmushi ya yi, ya gyara kwanciyarsa cikin ni’imtaccen gadonsa, ya ja ‘quilt’ ya rufe rabin jikinsa, ya canza rikon wayar daga dama zuwa hagu. “So soon haka?” Murmushi ta yi kamar yana ganinta. Idanunta jajir don kuka.
“Tunda ka san ka yi min laifin, ka kuma amsa ka yi, ka bani hakuri, ci gaba da fushin nawa na mene ne?”
“Au, ni ba ki san kin yi min laifi ba? Ki dubi tsabar idona ki ce wai…..” “In ana sulhu ba’a tone-tone”. Ta katse shi. “Ki yarda to ba ni kadai na yi laifi ba, dukkanmu mun yi wa juna. Kuma naki yafi yawa.
Mu’azatu bana son raini, ko da aure tsakaninmu

ZAMU TASHI 

1 2 3 4 5 6Next page

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Related Articles

Back to top button

You cannot copy content of this page

Adblock Detected

YOU ARE USING ADBLOCK TURN IT OFF TO COUNTIUE BROWSING OUR WEBSITE