JIRWAYE CHAPTER 12
JIRWAYE CHAPTER 12
Www.bankinhausanovels.com.ng
Cike da tsoron abunda Begum zata fadi Nawfal ya daga wayar amma koh da ya daga, sai muryar Ameerah kanwar sa yaji.+
“Meerah? What are you doing with Begum’s phone?”. Abunda ya fara tambayar ta kenan.
“You have to come home immediately”. Ta fadi, da kaji voice dinta ka san kuka take “Begum had a heart attack, we’re at the hospital”. Miyau Nawfal ya hadiye yana kallon khalifa dan ya san ba kadan ba, he’ll be devastated in yaji abunda ya faru.2
“How’s she? Ya tambaya.
“In a critical condition. Tun dazu take ICU. No one’s saying anything”.
“Okay, okay keep calm. First thing tomorrow morning zamu dawo Abuja okay”. Ya fadi yana kashe wayar sa. Dago kai yayi ya kalli khalifa before breaking the news to him. Ganin yadda expression din khalifa ya sanja lokaci daya yayi. Miqewa yayi bayan yace wa Nawfal ya wuce ya hada kayan sa.
“But dare yayi khalifa”.
“I don’t fucking care! Get your things ready”. Ya fada kan ya sauka yana kwalawa Tariq kira. Yana fitowa ya fada masa cewa shima ya shirya sannan ya kira pilot dinsu, he didn’t care what time it was, shi dai a maida sa Abuja a daren. Dakinsa ya wuce ya sa wani simple Yankee joggers da black tee shirt ya fito, lokacin both Tariq da Nawfal duk sun gama shiri. Gaba daya hankalin khalifa yayi gida, yama mance da wata Laylah bare ya fadi mata abunda ya faru. Sai da suka yi landing a Abuja tukun ya tuna kwata kwata he didn’t inform her. Ya so ya kirata amma kuma sai yaga it was too early sai ya bari kawai.
Straight hospital suka yi inda suka tadda Ameerah da Saima zaune shuru. Ameerah ce ta fara dagowa ta gansu, daga ita har Saima duk tiredness was written all over their faces. Saima na hango Nawfal ta miqe kawai without thinking much about it ta fada jikinsa ta fashe da kuka.